Settings
Surah The Elephant [Al-fil] in Hausa
Surah The Elephant [Al-fil] Ayah 5 Location Makkah Number 105
أَلَمۡ تَرَ كَیۡفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصۡحَـٰبِ ٱلۡفِیلِ ﴿1﴾
Ashe, ba ka ga yadda Ubangijinka Ya aikata ga mutanen giwa ba?
أَلَمۡ یَجۡعَلۡ كَیۡدَهُمۡ فِی تَضۡلِیلࣲ ﴿2﴾
Ashe, bai sanya kaidinsu a cikin ɓata ba?
وَأَرۡسَلَ عَلَیۡهِمۡ طَیۡرًا أَبَابِیلَ ﴿3﴾
Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.
تَرۡمِیهِم بِحِجَارَةࣲ مِّن سِجِّیلࣲ ﴿4﴾
Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.
فَجَعَلَهُمۡ كَعَصۡفࣲ مَّأۡكُولِۭ ﴿5﴾
Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?
English
Chinese
Spanish
Portuguese
Russian
Japanese
French
German
Italian
Hindi
Korean
Indonesian
Bengali
Albanian
Bosnian
Dutch
Malayalam
Romanian