Settings
Surah The Flame [Al-Masadd] in Hausa
Surah The Flame [Al-Masadd] Ayah 5 Location Makkah Number 111
تَبَّتۡ یَدَاۤ أَبِی لَهَبࣲ وَتَبَّ ﴿1﴾
Hannãye biyu na Abũlahabi sun halaka, kuma ya halaka.
مَاۤ أَغۡنَىٰ عَنۡهُ مَالُهُۥ وَمَا كَسَبَ ﴿2﴾
Dũkiyarsa ba ta tsare masa kõme ba, da abin da ya tãra.
سَیَصۡلَىٰ نَارࣰا ذَاتَ لَهَبࣲ ﴿3﴾
Zã ya shiga wuta mai hũruwa.
وَٱمۡرَأَتُهُۥ حَمَّالَةَ ٱلۡحَطَبِ ﴿4﴾
Tãre da matarsa mai ɗaukar itacen (wuta).
فِی جِیدِهَا حَبۡلࣱ مِّن مَّسَدِۭ ﴿5﴾
A cikin kyakkyãwan wuyanta akwai igiya ta kaba (Rãnar ¡iyãma).
English
Chinese
Spanish
Portuguese
Russian
Japanese
French
German
Italian
Hindi
Korean
Indonesian
Bengali
Albanian
Bosnian
Dutch
Malayalam
Romanian