Settings
Surah Solace [Al-Inshirah] in Hausa
Surah Solace [Al-Inshirah] Ayah 8 Location Makkah Number 94
أَلَمۡ نَشۡرَحۡ لَكَ صَدۡرَكَ ﴿1﴾
Ba Mu bũɗa maka zũciyarka ba (dõmin ɗaukar haƙuri da fahimta)?
وَوَضَعۡنَا عَنكَ وِزۡرَكَ ﴿2﴾
Kuma Muka saryar maka da nauyinka, Ashe.
ٱلَّذِیۤ أَنقَضَ ظَهۡرَكَ ﴿3﴾
Wanda ya nauyayi bãyanka?
وَرَفَعۡنَا لَكَ ذِكۡرَكَ ﴿4﴾
Kuma Muka ɗaukaka maka ambatonka?
فَإِنَّ مَعَ ٱلۡعُسۡرِ یُسۡرًا ﴿5﴾
To, lalle ne tãre da tsananin nan akwai wani sauƙi.
إِنَّ مَعَ ٱلۡعُسۡرِ یُسۡرࣰا ﴿6﴾
Lalle ne tãre da tsananin nan akwai wani sauƙi.
فَإِذَا فَرَغۡتَ فَٱنصَبۡ ﴿7﴾
Sabõda haka idan ka ƙãre (ibãda) sai ka kafu (kana rõƙon Allah).
وَإِلَىٰ رَبِّكَ فَٱرۡغَب ﴿8﴾
Kuma zuwa ga Ubangijinka ka yi kwaɗayi.
English
Chinese
Spanish
Portuguese
Russian
Japanese
French
German
Italian
Hindi
Korean
Indonesian
Bengali
Albanian
Bosnian
Dutch
Malayalam
Romanian